7 Afirilu 2026 - 23:07
Source: ABNA24
Iran Ta Fitar Da Gargaɗi Ga Nesantar Waɗannan Wurare + Hotuna

A wata faɗakarwar tsaro cikin gaggawa dakarun Iran sun fitar da gargadin nesantar wasu muhimman wurare a kasashen Larabawa. 

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An sanar da mazauna yankin da mazauna da duk wadanda ke da niyyar tsallaka gadoji da aka ambata a Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa da Bahrain cewa an sanar da wadannan yankuna a matsayin wuraren soji da aka rufe daga karfe 23:00 na daren yau har sai an samu sanarwa daga baya. 

Manyan Gadojin da aka ambata: 

1. Gadar Jasr Barri Riyadh - Jeddah 

2. Gadar Jasr Al-Sheikh Zayed 3. Rishon Lesion 

4. Tel Aviv

Your Comment

You are replying to: .
captcha